Upload
duongkhanh
View
222
Download
0
Embed Size (px)
Citation preview
Labari na daya 3 cikin sittin 60
Nuhu ya sassaka Jirgi
Littafi na yaraKa gabatar
Nuhu mutumi ne mai ma Allah sujada. Sun yi faya ya go Allah kuma bas u yi biyaya ga Allah ba. Watu rana Allah ya yi magani mai ban mamaki. “Zan halaka da
wayanan mugaye mutani nan,” Allah ya gaya wa nuhu.
“Iyalai ka ne kadai za su
tsira.”
Allah y ace ma nuhu zan iko da ruwa wanda zai rufe duka duniya. “Ka gara baban jirgi wanda zai lya kaushon lyalan ka da kuma dabobi,” Allah ya
ba wa nuhu umurni yan da zai gara jirgin. Sai nuhu
ya fara!
1 2
Mai juyi: Rose Zubeiro
Mai ni ya douki: M. Maillot; Tammy S.
Mai tubutu: Edward Hughes
Mai misali: Byron Unger; Lazarus
www.M1914.org
Bible for Children, PO Box 3, Winnipeg, MB R3C 2G1 Canada
Zakalki iya cofa wanna tahirin, I dan ka za ku iki sar das hi ba.
Hausa
Hakananrowan sama ya sauko.
Wannan babban rowan da akayi ya jika duniya na tsawon dare arbidin da yini arba’in.
Koda yake mutane sun yi ta ihu suna zagin nuhu ya yin da yake shigar da dabbobi a cikin jirgin. Basu daina raira wakoki gaba da Allah ba. Bas u ko nemi izini don su shiga jirjin ba.
Nuhu kuwa ya na du bangaskiya mai alhagibi. Ya bad a gaskiya ga Allah ya bad a gaskiya ga tukunna. Bad a batan
lokaci ba jir gin nashirye don a cika
tad a kaya.
A karashe dukan dabbobi da tsuntsaye sun shiga
cikin jirgin“ssun shiga
jirgin” Allah yagayyaci nuhu “kai
da iyalin ka.” Nuhu, damatarsa, yaiyan sa uku da
matansu sun shiga jirgin. Sai Allah ya rufe kofan jirgin!
Sai dabbobi suka zzo. Allah ya kawo bakwai na ire-ren dabbobi, da biyu na sauran. Tsuntsaye
manya da kanana dabbobi kanana da dogaye sun nemi hanya zuwa cikin
jirgin.
Mutane kuwa sun yi wa nuhu gori sa yin da nuhu ya ga
ya masu dalilingaranjirgin.
Nuhukuwa ya ci
guba da aikin say a kuma fadi ma mutane akan Allah. Amma ba wanda ya ji shi.
5
7
6
8
3 4
Bayan mako daya sai nuhuya saike fitar da kurciya,sai kurciyar ta dawo da
ganyen atile a bankita. Bayan mata makon nuhu ya gane cawan duniya tat a bushe domin kurciyar baba dawo ba.
Nuhu ya kasance ya cikin jirgin na tsawo kwana arba’in da yini arba’in yayin da rowan yana sauka.
Lokacin da rowan tufana ya cika duniya, sai jirgin ya yi ta tafiya a saman rowan. Zai iya kasanlewa da duhu, cikin jirgin zai iyo zama da ban tsoro. Amma jirgin ya tsare nuhu daga rowan tufana.
Nuhu ya fitar da hankaka da kurciya daga windo. Bas u sami wurin da za su huta mai sabta ba, sai kurciya ta dowo wurin nuhu.
Bayan wattanni biyar na rowan tufana, sai Allahya aiko da irka mai bushe kasa. A hankali jirgin ya sauko daga tudun Ararat.
Ruwantufanan
ya wasu zuwabirane da kanyuka sai rowan
ya tsaya, dukan tuddai sun shiga cikin ruwa. Kowane abu da yake numfasanawa sun mutu. 9
11
10
12
13 14
Allah ya san da cewa mu yi ababan dab a shi su da kyawu, wan day a kira zunubi. Saka makon zunubi muhiwa ne.
Allah yana kauna mu sosai. Ya kuma iko du dunsai, Yesu, domin ya mutu a bisan giciye, kuma ya biya sakamukon zanuban mu. Yesu ya zo ta tashi kuma ya koma sama!
Yanzu Allah zui yafe zunuban mu.
Idan kalki na so kalki juyo daga zunuban kalki, kalki fada wa Allah wannan: Ya Allah, I bad a gaskiya Yesu ya
mutu domina kuma yanzu ya na yarei. Ina rokon ka, ka zu cikin rayuwata kuma ka yafe ma kuma zamna da kai har abada. Ka tayimuke ne in yi rufwa da zai gamshe ka a
masayindan ka ko kuma yarka. Amen. Yahaya 3:16
Kalki karanta littafi kalki kuma yi Magana da Allah a kulayumi!
Nuhu da iyalansa su sake fara komansu daga farko bayan rowan tufana. A wannan lokali jama’arsa sun sake cika duniya. Dukan
kasashen duniya,
daga nuhu ne da ‘ya’yansa.
Wale irin farin ciki nuhu ke ji! Ya gina wurinibada ya yi wa ubangiji sujada domin yadda ya yiceton shi da iyalinsa daga wannan rowan tufana.
Nuhu ya sassaka Jirgi
Tahiri da ga maganar Allah, littafi
ga na samuwa a
Farawa 6-10
“Shigowar maganar ka yana baduar kawo haske.” Zabura 119:130
Ubangiji ya yi ma nuhu aikawari cewan ba zai sake zuwa yin ula duniya hallaka da ruwa ba domin zunubansu.
Ubangiji ya bad a babban tuni na alkawaransa. Gizo-gizo shi ne alamar alkawaran ubangiji.
Ubangiji ya fada ma nuhu ceulan lokaci yayi da zaku fita daga wannan jirgin. Nuhu tare da iyarinsa suka fitar da
dukan dabbobi daga cikin jirgin.
15 16
17 18